Daga Muhammad Inuwa Zaria
Wani Dan acaba ya zargi wasu ‘yan mata biyu da kwashe Masa duka cinikin daya kwashe wuni guda Yana tarawa, Dan acaban dai ya zargi ‘yan matan ne bayan daya dibosu su biyu a tare.
Shidai wannan Dan acaba ya koka ne a lokacin daya duba kudinsa yaga babu komai a inda yake tarasu a cikin jikinsa, sai dai ya gaya mana yadai ji ‘yan matan biyu suna ta matsan sa alokacin da yake jaye dasu, suna ta ce Masa ya Kara gudu.
0 Comments