Yadda Kotun Kano Ta Yanke Wa Wani Mutum Hukuncin Bulala 15 Kan Satar Rake


Wata kotun shari'a da ke zama a Kwana Hudu a jihar Kano ta yi umurnin yi wa wani matashi dan shekaru 25, Yakubu Haruna, bulala 15 saboda satar rake. 

Da farko, mai gabatar da kara, Aliyu Abidin Murtala, ya fada ma kotun cewa wani Abdullahi Muhammad, mazaunin Rimin Kebe, ya yi kai wa yan sanda a Zango kara cewa wanda ake karar ya sace masa sandar rake guda biyu. 
Jaridar Daily Trust ta rahoto cewa, wanda ake zargin ya amsa tuhumar da ake yi masa. 

A kan haka ne Khadi na kotun, Nura Yusuf Ahmed, ya yi umurnin cewa a yi masa bulala 15 kasancewar wannan ne karo na farko da yake aikata laifin. 

Comments

Popular posts from this blog

Alamomin 5 da Mace ke nunawa Idan ta Na So mijinta ya yi Jima'i Da Ita da ya kamata maza masu aure ace sun sani

Indai Kanada kanuwa Toh Yakamata ka Kalli Wannan Bidiyon - Yadda Daga Zuwa Zance Ya Fara Yin Iskanci Da Ita 😭 Kalli Cikakken Bidiyon Yadda Saurayi Yake Lalata Da Budurwar Sa…

Wane irin karfin hali ne kaza ta maida yayan mage kamar nata